DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu tabayar da belin Abdulmajeed Dan bilki kwamanda bisa wasu sharruda.

-

Wata kotu dake zaman ta a Kano, ƙarkashin jagorancin mai shari’a Abdulaziz Habib, ta bayar da belin Abdulmajid Dan Bilki Kwamanda bisa wasu sharuddan.

Google search engine

Sharuɗan belin sun haɗa da gabatar da mutane biyu da zasu tsaya masa, Hakimi a Kano ko Sakatare na din-dindin ko kuma bayar da Naira Miliyan daya idan ba’a samu wadannan mutane ba.

Daga bisani an ɗage shari’ar zuwa ranar 26 ga wannan watan da muke ciki na Fabrairu.

An dai tsare fitaccen dan siyasar ne kan kalaman batanci da ya yi wa tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara