DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Erdogan ya karbi bakuncin Firaministan Nijar

-

Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya gana da Firaministan gwamnatin rikon kwaryar mulkin sojan Nijar Ali Mahaman Lamine Zeine a ranar alhamis din nan a fadar gwamnatin sa da ke Ankara.

Google search engine

Batun karfafa dangantaka da ke tsakanin kasashen biyu shine abinda ganawar tasu ta maida hankali

Nijar dai tun da ta raba gari da uwar gijiyarta Faransa take kokari karfafa dangantakar ta da wasu manyan kasashen gabashin Turai irin su Rasha, da Turkiyya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara