DCL Hausa Radio
Kaitsaye

INEC ta yi rantsuwar gudanar da zabe cikin adalci a Adamawa

-

Jami’an Hukumar Zabe a jihar Adamawa sun yi rantsuwar gudanar da zabukan cike gurbi a mazabar Mayo-Belwa da za’a gudanar gobe Asabar.

Google search engine

Rahotanni sun bayyana cewa za a gudanar da zaben ne a sassa bakwai na mazabar tsakanin Ibrahim Musa na jam’iyyar APC da kuma Musa Mahmud na jam’iyyar PDP.

Jami’an zabe 28 ne da suka hada da jami’an tattara sakamakon zabe hudu, da masu sa ido su 13 da dai sauransu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara