DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsadar fulawa ta sa masu sana’ar gurasa sun yi zanga-zanga a Kano

-

Mata masu sana’ar Gurasa sun fito kan titunan birnin Kano don nuna damuwarsu da tsadar fulawa, inda suka yi kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya kawo musu dauki.

Google search engine

Shugabar matan masu sana’ar gurasar, Fatima Auwal Chediyar ‘Yan gurasa, ta ce kafin yanzu, a da, suna sayen buhun N16,000 amma cikin kasa da wata guda farashin ya tashi zuwa N43,000.

Fatima ta kara da cewa an kori ‘ya’yansu daga makaranta domin ba za su iya daukar nauyin karatun su ba da sana’ar da suke da ita ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara