DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya na ci gaba da murnar nasarar da Super Eagles ta samu na doke Angola da ci 1-0

-

Super Eagles ta doke Angola da ci daya da nema, inda ta tsallake zuwa wasan kusa da na karshe a gasar cin kofin nahiyar Afirka da ke gudana a kasar Cote d’Ivoire yau Juma’a.

Google search engine

Kwallon wanda Ademola Lookman ya zura a minti na 41 ya baiwa Nijeriya nasara.

An fafata tsakanin kasashen biyu a filin wasa na Felix Houphouet-Boigny mai daukar mutane 33,000 da ke birnin Abidjan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara