DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta bayar da belin Murja ‘yar Tik-tok 

-

 

Google search engine

Sabanin jita-jitar da ake ta yadawa cewa fitacciyar jarumar Tiktok, Murja Kunya ta tsere daga gidan yari, kakakin gidan gyaran hali na Kano, Musbahu Kofar Nassarawa ya ce an sake ta ne biyo bayan umarnin kotu.

Kofar Nassarawa ta shaida wa DAILY NIGERIAN cewa an sake ta tun ranar Alhamis.

 “Kotu ce ta kawo mana ita domin a ci gaba da tsare ta, kuma kotun ce ta ba mu umarnin mu sake ta,” in ji shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara