DCL Hausa Radio
Kaitsaye

ECOWAS na shirin dage takunkumin da ta sanyawa Nijar

-

 

ECOWAS na shirin

Google search engine

dage takunkumin da ta sanyawa Nijar

Kungiyar ECOWAS za ta dage wa Nijar takunkumin da ta labta mata tun bayan juyin mulkin ranar 26 ga watan Yulin 2023

Jaridar Jeune Afrique ce ta ruwaito hakan inda ta ce wasu daga cikin ministocin kasashen Afirka ta Yammar ne suka shaida mata hakan

Wasu rahotanni na cewa dai a ranar 24 ga watan nan na Febarairu ne kungiyar za ta gudanar da wani taro wanda a yayin sa ne za ta cire wa Nijar din takunkumin tattalin arzikin

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara