DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zakzaky ya dawo Nijeriya bayan watanni 5 yana jinya a Iran

-

 Zakzaky ya dawo Nijeriya bayan watanni 5 yana jinya a Iran

Google search engine

Bayan shafe watanni biyar suna jinya a kasar Iran, Jagoran mabiya mazahabar Shi’a a Nijeriya, Sheikh Ibraheem Zakzaky da mai dakinsa Zeenah, sun dawo Abuja.

Jagoran na mabiya Shi’a ya samu kyakkyawar tarba daga dubban magoya bayansa a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe.

Kafin daga bisani ya wuce filin wasa na Moshood Abiola domin yin gagarumin liyafa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara