DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya umurci BUA/Dangote su dawo da tsohon farashin siminti 

-

 Tinubu ya umurci BUA/Dangote su dawo da tsohon farashin siminti 

Google search engine

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umurci kamfanonin siminti da su koma yadda suke a halin da ake ciki dangane da farashin kayayyaki.

Ministan ayyuka Sanata David Umahi ne ya bayyana hakan ga manema labarai jim kadan bayan ya ziyarci masana’antar siminti na BUA da ke Sokoto ranar Alhamis.

A cewarsa shugaban ya umurci masana’antun su koma kan tsohon farashin siminti yadda yake a baya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Nijeriya ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara