DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Har yanzu Najeriya na biyan tallafin man fetur – Isa Yuguda

-

Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda, ya bayyana cewa har yanzu gwamnatin tarayya na biyan tallafin man fetur.

Google search engine

Tsohon gwamnan ya bayyana hakan ne a wata hira a gidan Talabijin na Channels a ranar Litinin data gabata.

A ranar 29 ga Mayu, 2023, Tinubu ya ayyana kawo karshen tallafin man fetur a lokacin jawabinsa na farko.

Asusun ba da lamuni na duniya IMF cikin wani rahoto da ya bayar a watan da ya gabata ya kuma shawarci Najeriya da ta daina kashe kudaden tallafin mai da wutar lantarki gaba daya a wani mataki na magance kalubalen tattalin arzikinta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara