DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fursuna ya kwace bindigar Gandiroba ya harbi wani mai faci a Kwara

-

 

Fursuna ya kwace bindigar Gandiroba ya harbi wani mai faci a Kwara

Google search engine

Wani fursuna a gidan yari da ke Oke-Kura a Ilorin babban birnin jihar Kwara ya yi kukan kura ya kwace bindiga hannun jami’in tsaron gidan yari ya harbe wani wani mai sana’ar faci a gefen hanya.

Hakan ya faru ne a ranar Juma’a lokacin da aka fitar da wasu fursunonin gidan yarin.

Lamarin dai ya faru ne misalin karfe 8:00 na safe, kuma ya haifar da firgici da fargaba yayin da mazauna yankin suka tarwatse domin samu tsira a yayin faruwar qbin wanda ya yi kama da wasan kwaikwayo.

Nan take aka garzaya da mai facin zuwa wani asibiti domin kula da lafiyarsa aka kuma ci gaba da tsare wannan fursuna da ya yi aika-aika.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara