DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Remi Tinubu ta bukaci a yi dokar hukuncin kisa ga masu garkuwa

-

Remi Tinubu ta bukaci a yi dokar hukuncin kisa ga masu garkuwa

Google search engine

Uwargidan shugaban kasa, Sen. Oluremi Tinubu, ta yi kira da a samar da dokokin da za su aiwatar da hukuncin kisa ga duk wanda aka samu da laifin satar mutane a kasar nan.

Uwargidan shugaban kasar ta bayyana haka ne a ranar Juma’a yayin wata ganawa da ta yi da shugabar matan jam’iyyar APC ta kasa a fadar shugaban kasa.

Ta koka da irin yadda masu garkuwa da mutane ke girbi daga ‘yan Najeriya suna kashe su, inda ta ba da misali da halin da ake ciki a yanzu da aka yi garkuwa da mutane akalla 200 a Kaduna da sauran wadanda aka kashe daga jihar Borno.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara