DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya umurci a kubutar da daliban jihar Kaduna

-

 

Tinubu ya umurci a kubutar da daliban jihar Kaduna

Google search engine

Shugaba Bola Tinubu ya yi Allah-wadai da sace ‘yan gudun hijira a Borno da kuma dalibai a jihar Kaduna.

Ajuri Ngelale, mashawarcin shugaban kasa na musamman kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma

’a a Abuja.

Ngalale ya ce shugaban kasar ya umarci jami’an tsaro da na leken asiri da su gaggauta ceto wadanda lamarin ya shafa tare da tabbatar yin hukunci a kan wadanda suka aikata wannan aika-aika.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara