DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Kebbi ta rage sa’o’in aiki ga ma’aikatan gwamnatin jihar

-

Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya rage lokutan aiki ga ma’aikatan gwamnatin jihar a cikin wannan watan na Ramadan.

Google search engine

Kwamishinan ma’aikatar fansho da horaswa na jihar Auwal Manu-Dogondaji ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Birnin Kebbi a yau Talata.

Ya ce matakin zai baiwa ma’aikatan gwamnati damar gudanar da ibada cikin sauki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara