DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kwastam sun mika wasu motoci 6 makare da abinci ga masu kayan

-

 

Kwastam sun mika wasu motoci 6 makare da abinci ga masu kayan

Google search engine

Hukumar Kwastam ta Jihar Katsina ta hannanta wasu manyan motoci guda shida makare da kayan abinci ga masu su kamar yadda Shugaba Bola Tinubu ya ba su umurni.

Motocin da aka mika su ga masu su an tare su ne a shingen binciken kan iyakar Kongolam da ke karamar hukumar Mai-Adua a jihar Katsina.

Shugaban ya bayar da umurnin ne da nufin tabbatar da an samu wadatar abinci da kuma rage wahalhalun da akasarin ‘yan kasar ke fuskanta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara