DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya ta roki kungiyoyin SSANU da NASU su janye yajin aikin gargadi

-

 

Gwamnatin tarayya ta yi kira ga kungiyoyin manyan ma’aikatan jami’o’in kasar, SSANU, daNASU, da su janye yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai da suka fara gudanarwa a ranar Litinin. 

Google search engine

Karamar ministar kwadago da samar da nagartar aiki Nkeiruka ce ta yi wannan roko a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Daraktan yada labarai da hulda da jama’a na ma’aikatar, Olajide Oshundun a ranar Litinin a Abuja.

Idan dai ba a manta ba kwamitin hadin gwiwa na kungiyoyin biyu wato SSANU da NASU sun umurci mambobinsu da su shiga yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai kan rashin biyansu albashin watanni hudu da suke bin gwamnati bashi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara