DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kullum sau biyu nake magana da shugaba Tinubu kan matsalar tsaro – Uba Sani

-

 Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya ce a kowace rana yana magana da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sau biyu yana bayyana masa halin matsalar tsaro da ake fama da ita a jihar. 

Google search engine

 Uba Sani ya bayyana haka ne a wata hira da yayi da gidan talabijin na Channels TV a Siyasar Yau. 

 A ranar 8 ga Maris, ‘yan bindiga sun kai hari a makarantar firamare da karamar sakandare ta LEA, Kuriga sannan suna ci gaba da kai hare-hare a yankunan jihar daban-daban 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara