DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya gwangwaje Kanawa da kyautar kayan abinci

-

 Gwamnatin tarayya ta tallafama jihar Kano da tireloli na hatsi domin rabawa ga mabukata a wannan wata na Ramadana.

Google search engine

Tallafin ya kunshi tireloli na shinkafa 100, tirelolin dawa 44, da kuma tirela na masara guda hud

u.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Ficewar Atiku daga PDP ya saba faruwa, muna sa ran zai dawo – Damagum

Shugaban riko na jam’iyyar PDP Ambasada Iliya Damagum, ya bayyana ficewar tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, daga jam’iyyar a matsayin wani lamari da ba...

Mafi Shahara