DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar LP ta ba Peter Obi damar sake takarar shugaban kasa a 2027

-

 Jam’iyyar Labour Party (LP) ta sanar da cewa ta ke

be tikitin takarar shugaban kasa a 2027 ga jagoranta, Peter Obi.

Google search engine

 An yanke wannan shawarar ne a babban taron jam’iyyar na kasa da aka gudanar a Nnewi, jihar Anambra, a ranar Laraba.

jam’iyyar ta kuma sanar da sake zaben Julius Abure a matsayin shugabanta tare da wasu shugabannin jam’iyyar bakwai, ciki har da sakataren jam’iyyar na kasa, Umar Faruk Ibrahim.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara