DCL Hausa Radio
Kaitsaye

GWAMNA NAMADI YA DAKATAR DA KWAMISHINAN KASUWANCI, AMINU KANTA.

-

 GWAMNA NAMADI YA DAKATAR DA KWAMISHINAN KASUWANCI, AMINU KANTA.

Google search engine

Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar A Namadi, ya dakatar da kwamishinan kasuwancin jihar Alhaji Aminu Kanta har zuwa lokacin gudanar da bincike kan shirin ciyar war azumi a karamar hukumar Babura.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakataren gwamnatin jihar Malam Bala Ibrahim.

Sanarwar ta ce matakin wani bangare ne na kudirin gwamnatin jihar na tabbatar da bin diddigin kudi da kuma tafiyar da kudaden gwamnati kamar yadda aka saba,wadda take nuni da cewa zai cigaba da zama harsai an kammala bincike

A cewar samarwar an dakatar da Kwamishinan ne bisa zarginsa da hannu wajen karkatar da asusun ciyar wa ta buda baki a da gwamnatin ta kaddamar a cikin azumi a karamar hukumar Babura,

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara