DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ni ba uban gidan kowa ba ne a siyasar jihar Kaduna – Elrufa’i

-

 Ni ba uban gidan kowa ba ne a siyasar jihar Kaduna – Elrufa’i 

Google search engine

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya ce ba ya son a yi masa kallon ubangidan kowa a siyasar jihar Kaduna.

Elrufa’i ya bayyana haka yayin da yake jawabi a wajen wani taron karawa juna ilimi ga manyan jami’an gwamnati a jihar Borno, ranar Litinin.

Ya ce sau biyar kacal ya ziyarci jihar ta Kaduna tun bayan da ya bar mulki kusan shekara daya da ta wuce.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara