DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mutane da yawa sun makale yayin da gini ya ruguje a Kano.

-

Mutane da yawa sun makale yayin da gini ya ruguje a Kano.

Yanzu haka dai wasu ma’aikata da ba a tantance adadinsu ba sun makale a wani gini da ya rufta a unguwar Kuntau da ke karamar hukumar Gwale a jihar Kano.

Google search engine

Wata majiya ta bayyana cewa, akalla mutane 11 ne suka makale a karkashin baraguzan ginin.

Jami’an hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC) sun garzaya da wasu mutane biyu da aka ceto zuwa asibiti.

A halin yanzu ana ci gaba da tono wasu gawarwaki da

Har yanzu ba a tantance adadin su  ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara