DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An dakatar da shugaban jam’iyyar APC na jihar Zamfara Tukur Danfulani

-

Shugabannin jam’iyyar APC na mazabar Galadima a karamar hukumar Gusau jihar Zamfara sun sanar da dakatar da shugaban jam’iyyar na jihar Tukur Danfulani.

Google search engine

16 daga cikin 27 na jiga-jigan jam’iyyar a mazabar ne suka sanya hannu kan takardar dakatarwar, inda suka alakanta hakan da rashin shugabanci nagari da suke zargin shi Danfulani da yi.

Sannan su na zarginsa da haddasa rudani da rarrabuwar kai a tsakanin ‘ya’yan jam’iyyar

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara