DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya amince da biyan bashin kudin wutar lantarki N3.3tn.

-

Tinubu ya amince da biyan bashin kudin wutar lantarki N3.3tn.

Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da biyan basussukan da ake bin bangaren wutar lantarki a hankali a kan Naira N3.3tn.

Google search engine

Gwamnatin tarayya ta ce hakan na daga cikin matakan da za ta dauka na shawo kan matsalar rashin wutar lantarki a fadin kasar.

Haka zalika, kimanin N1.3tn da ake bin kamfanonin samar da wutar lantarki da kuma gwamnatin tarayyar za ta biya ne ta hanyar tsabar kudin da ta ayyana.

Tuni dai gwamnatin tarayya ta fara biyan kudaden kashi na bashin N1.3tn da ake bin ta sannan ta kammala shirin biyan kashi na biyu ta hanyar takardar sheda a cikin wa’adin shekaru biyu zuwa biyar masu zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara