DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ma’aikatan NiMet sun dakatar da yajin aikin da suka shirya shiga

-

kungiyoyin kwadago na hukumar hasashen yanayi ta Najeriya sun dakatar da yajin aikin da suka shirya shiga yau Litinin, 20 ga Mayu, 2024.

Google search engine

Hakan ya biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma a jiya Lahadi a wani zama na musamman da kwamitin kula da harkokin sufurin jiragen sama da fasaha na majalisar wakilai tayi.

Yajin aikin dai na da nasaba da rashin cika masu alkawurra da gwamnati ta dauka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara