DCL Hausa Radio
Kaitsaye

NLC, TUC sun ba da wa’adin mako biyu ga jihohin da basa biyan mafi ƙarancin albashi

-

Kungiyoyin kwadagon da suka hada da NLC da TUC sun umarci sassan jihohin kasar da su bayar da wa’adin makonni biyu ga jihohi da su aiwatar da tsohon tsari mafi karancin albashi na N30,000.

Google search engine

Kungiyoyin sun dauki wannan matakin ne yayin wani taron majalisar zartarwa ta kasa da suka gudanar a ranar Litinin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara