DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a fara jigilar maniyyatan jihar Kano ranar Juma’a mai zuwa

-

Babban darakta a Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano, Alhaji Laminu Baba Danbappa, ya ce za a fara jigilar maniyyatan jihar ranar Juma’a 24 ga watan Mayu, 2024.

Google search engine

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da aka naɗa mataimakin Gwamnan jihar Kano, Commarade Aminu Abdussalam Gearzo a matsayin Amirul Hajj.

Gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ne ya sanar da hakan yayin wani shiri na aikin hajji da aka gudanar a sansanin Alhazai yau Litinin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara