DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihar Zamfara za ta fara biyan mafi karancin llbashi N30,000 a watan yuni.

-

 Jihar Zamfara za ta fara biyan mafi karancin llbashi N30,000 a watan yuni.

Gwamnan jihar zamfara Dauda Lawal ya ce a watan yuni za a fara biyan mafi karancin albashi na N30,000 ga ma’aikatan jihar.

Google search engine

Ya bayyana hakan ne a yayin wata ganawa da shugabannin kungiyar kwadago reshen jihar Zamfara a Gusau.

Gwamnan yace aiwatar da mafi karancin albashi na N30,000 da nufin zaburar da ma’aikatan jihar da kara musu karfin gwiwa.

Ya bayyana wasu tsare-tsare daban-daban da gwamnati ta yi na inganta jin dadin ma’aikata, da suka hada da biyan albashin watanni uku da ba a basu ba, tallafin hutu, da sauran alawus-alawus.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara