DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa cibiyoyin fasaha da kirkire kirkire guda 24 a fadin kasar.

-

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa cibiyoyin fasaha da kirkire kirkire guda 24 a fadin kasar.

Google search engine

Gwamnatin tarayya ta ce ta kuduri aniyar samar da cibiyoyin fasaha da kirkire-kirkire 24 a fadin kasar nan. 

Tinubu ya bayyana haka ne a ranar Litinin a Abuja, yayin bikin tunawa da ranar yara ta bana mai taken “Haɓaka rayuwar yaran Nijeriya ta hanyar ingantaccen ilimi da haɓaka ƙwarewa.

Ya ce gwamnatin ta bullo da muhimman tsare-tsare masu kawo sauyi domin samar da ingantaccen yanayin koyo a fadin kasar nan. 

 

Tinubu, wanda ya samu wakilcin karamar ministar babban birnin tarayya Abuja, Dakta Mariya Mahmoud, ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa kan duk wani abu da ya shafi walwala da ci gaban yaran Nijeriya baki daya.

 

 Ya ce gwamnatin tarayya ta kafa tsarin bayanan ilimi na kasa, ta amince da bunkasa fasaha ga dukkan matakan ilimi da kuma horar da malamai a kan fasahar dijital. 

 

Ya Kara da cewa,Gwamnati ta himmatu wajen samar da cibiyoyin fasaha da kirkire-kirkire guda 24 da cibiyoyin kasuwanci a fadin kasar nan.

Tinubu ya bayyana haka ne a ranar Litinin a Abuja, yayin bikin tunawa da ranar yara ta bana mai taken “Haɓaka rayuwar yaran Nijeriya ta hanyar ingantaccen ilimi da haɓaka ƙwarewa da fasa.

Gwamnatin ta bullo da muhimman tsare-tsare masu kawo sauyi domin samar da ingantaccen yanayin koyo a fadin kasar nan. 

 

Tinubu, wanda ya samu wakilcin karamar ministar babban birnin tarayya Abuja, Dakta Mariya Mahmoud, ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa kan duk wani abu da ya shafi walwala da ci gaban yaran Nijeriya baki daya.

Gwamnatin Nijeriya ta himmatu wajen samar da cibiyoyin fasaha da kirkire-kirkire guda 24 da cibiyoyin kasuwanci a fadin kasar nan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Mafi Shahara