DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dattawa a Najeriya ta tabbatar da ƙudirin dokar sauya taken ƙasa daga wanda aka saba.

-

Wannan na zuwa ne washe garin da ministan shari’a na ƙasar ya nuna buƙatar a ji ra’ayin sauran ‘yan Najeriya kan wannan sauyi Na taken ƙasa wato national anthem a turance a lokacin da ya halarci taron jin bahasin masu ruwa da tsaki a harabar majalisar dokokin kasar.

Google search engine

Ƙudirin dokar ya wuce dukkan matakai da suka kamata a majalisun biyu na Najeriya wato ta wakilai da ta dattawa, abin da yanzu ya rage kadai shi ne sa hannun shugaban ƙasa.

Sai dai bisa kalaman ministan na Shari’a da yiyuwar a samu tsaiko wurin sanya hannun shugaban ƙasa kan dokar wacca ke buƙatar a koma amfani da tsohon taken Najeriya da aka maye gurbin sa a shekarar 1978.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara