DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana zargin sabuwar amarya da guntule al’aurar angonta a Kaduna

-

 Ana zargin sabuwar amarya da guntule al’aurar angonta a Kaduna

Google search engine

Wata sabuwar Amarya mai suna Habiba Ibrahim, ta guntule al’aurar angonta Salisu Idris, mai shekaru 40, yayin da yake barci.

Lamarin ya faru ne a karamar hukumar Kudan da ke jihar Kaduna tun a ranar 26 ga watan Mayu bayan ya dawo daga sallar asuba.

Rahotanni sun ce tuni ‘yan sanda suka kama ta. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara