DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ma’aikatar kwadago a Nijeriya ta bukaci NLC su janye yajin aiki

-

 Ma’aikatar kwadago a Nijeriya ta bukaci NLC su janye yajin aiki 

Google search engine

Ministar kwadago da samar da ayyukan yi a Nijeriya Nkeiruka Onyejeocha, ta yi kira ga kungiyoyin kwadago da su dakatar da yajin aikin da suke yi domin yana gurgunta harkokin tattalin arziki a fadin kasar

Onyejeocha ta ce Gwamnatin Tarayya ba ita kadai ke da alhakin yanke hukunci kan kayyade nawa zai zama sabon mafi karancin albashi ba saboda ya zama dole a ji ta bakin gwamnatocin jihohi da kamfanoni masu zaman kansu.

A cewarta, har yanzu wasu gwamnatocin jihohin ba su iya biyan mafi karancin albashi na ₦30,000 da aka amince da shi a shekarar 2019 ba, ina ga sabuwar bukatar NLC na a mayar da mafi karancin albashin ya koma N494,000

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara