DCL Hausa Radio
Kaitsaye

NLC da TUC sun janye yajin aiki a Nijeriya

-

 

NLC da TUC sun janye yajin aiki a Nijeriya 

Google search engine

Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC a Nijeriya sun sanar da janye yajin aikin da suka fara a ranar Litinin.

Shugaban kungiyar ta TUC Festus Osifo ya bayyana hakan ne a ranar Talata a Abuja bayan wani taron hadin gwiwa na majalisar zartarwa na kasa na hadin gwiwa na kungiyar.

Za a fitar da sanarwar nan ba da jimawa ba , in ji shugaban kwadagon.

A ranar Litinin ne kungiyoyin biyu suka tsunduma yajin aiki saboda korafe – korafensu kan karin kukldin wutar lantarki da kuma rashin cimma matsaya kan sabon mafi karancin albashi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara