DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Benin ta zargi jami’an gwamnatin Nijar da shiga wajen loda danyen man kasar ta barauniyar hanya.

-

Hukumomin Bénin sun zargi jami’an gwamnatin Nijar da suka tsare da shiga wajen loda danyen man Nijar ta barauniyar hanya

Google search engine

Babban gata mai shari’ar kasar Bénin ne a cikin wata takarda da ya fitar ya ce tawagar jami’an gwamnatin Nijar din su biyar karkashin jagorancin mataimakiyar daraktan kamfanin WAPCO ta shiga cibiyar loda danyen man na Nijar ne da ke Semé Kpodji ta barauniyar hanya ba tare da an tantance su ba don haka ne suka kama su

Tuni dai a nasu bangare hukumomin na Nijar suka dauki matakin dakatar da tura danyen man har sai hukumomin Bénin din sun jami’an nasu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara