DCL Hausa Radio
Kaitsaye

NDLEA sun kama mahajjata da hodar iblis a Legas

-

 NDLEA sun kama mahajjata da hodar iblis a Legas 

Google search engine

Jami’an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA a Nijeriya sun kama mahajjata hudu masu niyya zuwa Saudiyya da hodar iblis a Legas.

Kakakin hukumar ta NDLEA Femi Babafemi ya bayyana hakan a wata sanarwa ranar Alhamis a Abuja. 

Babafemi ya ce jami’an NDLEA sun kai samame wani otal mallakin Emerald, Ladipo, Oshodi, jihar Legas, a ranar 5 ga watan Yuni inda suka cafke mahajjatan bayan samun bayyanan sirri.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara