DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsabagen kishi zai hana na auri dan fim – Rayya Kwana Casa’in

-

 Tsabagen

kishi zai hana na auri dan fim – Rayya Kwana Casa’in

Google search engine

Fitattaciyar jaruma a cikin shirin Kwana Casa’in mai dogon zango da ke taka rawar Rayya ta ce kishi ba zai bari ta auri dan fim ba.

Rayya ta sanar da hakan ne yayin zantawa da jaruma Hadiza Gabon a shirin nan na Gabon show.

“Ba zan iya auren dan fim ba, saboda ina da kishi sosai” in ji Rayya Kwana Casa’in

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara