DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ina ba ‘yan mata da ke sha’awar shiga harkar fim shawara da kada su shiga – Hadiza Gabon

-

Hadiza Gabon a cikin shirin da take gayyatar fitattu a bangarori daban-daban na Ganin Room Talk Show, ta ce idan mutum ya shiga fim, zai yi suna a duniya da hakan ke sanya bakin mutane ya yi masa yawa na ko da bai yi abu ba, za a ce ya yi.

Jarumar masana’antar ta Kannywood ta ce akwai ma mutane da yawa da ke yi wa ‘yan fim kallon ‘yan marasa tarbiyya. 
Wadannan da ma karin wasu hujjoji ne Hadiza Aliyu Gabon ta bayar game da shawararta ga mata masu tasowa da ke son shiga harkar fim a wannan lokacin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara