DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wa’adin mulki sau ɗaya na shekara shida shi ya dãce ga gwamnoni da shugaban Najeriya – wasu yan Majalisa

-

Tawagar wasu ‘yan Majalissar wakilai a Najeriya sun tayar da wani sabon batu na buƙatar a yi wa kundin tsarin mulkin ƙasar gyara, yadda za’a mayar da shugabancin kasar tsarin karba-karba a tsakanin yankuna shida na ƙasar.

Waɗannan ‘yan Majalissa sun kuma buƙaci idan aka tashi yin gyaran fuskar na tsarin mulkin, a mayar da wa’adin shugaban ƙasa da na gwamnoni shekara shida sau ɗaya tal, sabili da hakan zai taimaka gãya wurin rage kashe kudin gudanar da harkokin mulki a ƙasar.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara