DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba ni da alaka da fastocin da ake likawa ni da El-Rufai a Kaduna – Akpabio

-

Ba ni da alaka da fastocin da ake likawa ni da El-Rufai a Kaduna – Akpabio

Google search engine

Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriaya, Godswill Akpabio, ya musanta cewa yana da hannu a yada fastoci a jihar Kaduna da ke nuna kawancen siyasa da tsohon Gwamna Nasir El-Rufai a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.

Hakan na a cikin wata sanarwa da mai ba Shugaban Majalisar Godswill Akpabio shawara kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a, Eseme Eyiboh ya fitar a ranar Laraba yana mai cewa yada fastocin aikin wasu mutanene da basa sun zaman lafiya.

Eyiboh ya ce Akpabio ba shi da niyar neman tikitin tsayawa takarar shugaban kasa shida El-rufai a shekarar 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara