DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sake saka ranar ci gaba da sauraren shari’ar Ganduje kan shugabancin APC

-

Kotun tarayya ta sake saka ranar da za ta cigaba da sauraren karar da aka shigar da shugaban jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje 

Babbar Kotun tarayya da ke ta sake saka 26 ga wannan watan na Yuni, 2024 a matsayin ranar da za a ci gaba da sauraren karar da ‘yan yankin arewa ta tsakiya suka shigar da ke neman a cire Abdullahi Umar Ganduje a Sha jam’iyyar APC ta kasa.
‘Yan yankin na arewa ta tsakiya dai na neman a cire Ganduje a ba su shugabancin jam’iyyar kasancewar kamar yadda suka ce, gurbin na yankin ne, bayan da Abdullahi Adamu ya yi murabus daga mukamin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara