DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Na bar Nijeriya fiye da yadda na same ta – Obasanjo

-

Tsohon shugaban kasar Nijeriya Chief Olusegun Obasanjo ya ce ya bar kasar da cigaba fiye da yadda ya same ta a lokacin da ya karbi ragamar tafiyar da ita a shekarar 1999.
Obasanjo, wanda tsohon shugaban kasar mulkin soji ne, an zabe shi a matsayin shugaban kasa na farar hula a shekarar 1999, inda ya yi wa’adi biyu na mulki, ya sauka a shekarar 2007.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara