DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nnamdi Kanu na neman sulhu da gwamnatin Nijeriya

-

Jagoran masu fafutikar kafa kasar Biafra Nnamdi Kanu ya ce ai nemi zaman sasanci da sulhu tsakaninsa da gwamnatin Nijeriya bisa tuhumarsa da ake yi.
Kanu na magana ne ta hannun lauyansa Alloy Ejimakor, inda ya fada wa kotun tarayya a Abuja cewa zai nemi wannan sasanci ne karkashin doka ta 17 ta kotun tarayya.
Lauyan gwamnati, Adegboyega Awomolo ya ce tuni ya sanar da bangaren Kanu cewa ba ya da hurumin jagorantar wannan zaman sasanci a madadin gwamnatin tarayya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara