DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Alhazan kasar India sun koka da halin rashin kula a Saudiyya

-

Alhazan kasar India sun koka cewa ba a samar musu da abubuwan da suka kamata ba a aikin hajjin wannan shekarar na 2024.

Daga cikin abubuwan da suka rasa hada rashin tsafta a sansanonin Alhazai, karancin abinci, cunkoso musamman a Mina a lokacin gudanar da aikin hajjin bana.
Alhazan kasar ta India da suke cikin jerin kasashen Musulmin duniya da suka halarci wannan aikin hajji, sun zargi hukumar kula da aikin hajji na kasar da watsar da su.
Da yawa daga cikin alhazan dai sun saka a kafafen sadarwar zamani suna korafin yadda suka ce an ba a samar musu da wurare masu tsafta ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara