DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ban tattauna batun sakin Nnamdi Kanu da gwamnonin Kudu maso Gabas ba – Obasanjo

-

 

Google search engine

Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce bai tattauna batun sakin Nnamdi Kanu ba yayin ganawarsa da gwamnonin Kudu maso Gabas a jihar Enugu .

Daily Truth ta ruwaito a ranar Talata Obasanjo tare da Cif Emeka Anyaoku da Mai Martaba Igwe Alfred Nnaemeka Achebe, sun gana da gwamnonin Kudu maso Gabas.

Bayan kammala taron an yi ta rade-radin cewa taron ya tattauna batun sakin Nnamdi Kanu, wanda shi ne shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara