DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta tasa ƙeyar jami’ar NSCDC gidan gyaran hali

-

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da umarnin tsare wata babbar jami’ar Sibil difens mai suna Mrs Tosin Olagunju, a gidan yari na Suleja.

Google search engine

Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya rawaito, mai shari’a Binta Nyako ta bayar da wannan umarni ne bayan an gurfanar da Olagunju a gaban kuliya bisa tuhume-tuhume hudu da suka hada da damfarar masu neman aiki da sauransu.

An zargi Mrs Tosin Olagunju da karbar Naira miliyan 12.4 daga hannun masu neman aiki, tare da alkawarin cewa tana da karfin da za ta ba su aikin na Sibil Difens.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara