DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mutane 63 sun rasa rayukansu sanadiyyar cutar Kwalara, 2,102 sun kamu a Nijeriya

-

Kimanin mutane 63 ne ake zargin sun rasa rayukansu yayin da 2,102 ake zargin sun kamu da cutar ta kwalara a fadin jihohi 33 tun daga farkon wannan shekarar. 

Google search engine

Darakta Janar na hukumar da ke yaki da cututtuka a Najeriya, Dakta Jide Idris ne ya bayyana hakan a Abuja yayin da yake karin haske kan bullar annobar.

Ya ce jihohi 10 da suka fi yawan masu cutar sun hada da Legas, Bayelsa, Abia, Zamfara, Bauchi, Katsina, Cross River, Ebonyi, Ribas da Delta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara