DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An saka lokacin sake kidayar yawan al’ummar Nijeriya

-

An saka lokacin sake kidayar yawan al’ummar Nijeriya

Hukumar kidaya ta kasa (NPC) ta ce zatayi kidayar ‘yan kasar a watan Nuwamba, 2024, don kidayar yawan al’umma da gidaje a Nijeriya.

Google search engine

Da yake jawabi yayin wani taron manema labarai na bikin ranar yawan jama’a ta duniya na shekarar 2024, shugaban hukumar, Nasir Isa Kwarra, ya ce shawarar hakan ta kasance bisa amincewar shugaba Bola Ahmed Tinubu.

Kwarra, wanda ya bayyana cewa hukumar ta shirya kashi 70 cikin 100 na gudanar da kidayar, ya ce jinkirin da Nijeriya ke samu na samun bayanan al’ummarta ba zai hana kasar samun nasarar kidayar yawan jama’a da gidajen dake kasar ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara