DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihar Kaduna ta kammala jigilar kwaso Alhazanta daga kasa mai tsarki

-

Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kaduna ta ce ta kammala jigilar dawowa da alhazanta sama da 4000 daga kasar Saudiyya zuwa Nijeriya.

Google search engine

Mai magana da yawun hukumar, Malam Yunusa Mohammed Abdullahi, ya ce jirgin karshe na dauke da mutane 56 a jirgin Max Air, wanda galibin su jami’an hukumar ne.

Kakakin ya kara da cewa jihar Kaduna ce ta fi yawan alhazai wanda yakai 4,767, duk kuwa da asarar rayuka da aka yi a kasa mai tsarki.

Sanarwar ta ruwaito shugaban hukumar Malam Salihu .S. Abubakar ya yabawa Gwamna Uba Sani bisa jajircewarsa kan 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara