DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar Dattawa ta bukaci gwamnatin tarayya ta gaggauta magance matsalar abinci

-

Google search engine

Majalisar dattawan Nijeriya ta tabka zazzafar muhawara a ranar Talata, inda tayi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta magance matsalar yunwa da ake fama da ita a kasar.

Majalisar ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki matakan yaki da matsalar karancin abinci da ake fama da ita a kasar ta hanyar zayyana wasu matakan yaki da lamarin.

Majalisar dattijai ta yi nuni da cewa, a cikin ‘yan watannin da suka gabata an samu hauhawar farashin kayan masarufi a kasar nan, lamarin da ya haifar da hauhawar farashin kayayyaki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara