DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu ta yi nasara kan gwamnoni a kotun ƙoli

-

Kotun ƙoli a Najeriya ta kawo ƙarshen alakar gwamnonin ƙasar da kuɗaɗen ƙananan hukumomi.

A wani zama na yanke hukunci ta kotun ta yi Alhamisɗinnan ƙarkashin jãgorancin mai Shari’a Emmanuel Agim ta ce daga yanzu kowace ƙaramar hukuma a ƙananan hukumomin Nigeria 774 ce kadai ke da hurumin sarrafa kuɗaɗen ta.

Google search engine

Kotun ƙolin ta Najeriya ta ce dama dai tsarin mulkin ƙasar matakai uku na gwamnati ya sani wato gwamnatin taraiya, gwamnatocin jihohi da na ƙananan hukumomi kuma daga yanzu gwamnoni bazasu sake nada kantomomi  ƙananan hukumomi ba saboda a cewar kotun gwamnoni suna nada wadan da zasu iya cire su ne kaɗai.

Gwamnonin na Najeriya dai dama sun kulibalanci hurumin kotun na yin Shari’a kan wannan batu, amma a hukuncin da ta yanke kotun ta ce ministan shari’a yana da hurumin shigar da ƙara a gaban ta dan kare kundin tsarin mulkin ƙasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara